Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    Hajj 2026: Saudi Arabia Activates Digital Hajj Permits on Tawakkalna App

    May 20, 2026

    An kama ‘yan ƙasar Malaysia guda biyar bisa ƙoƙarin shiga Makkah ba tare da izinin aikin Hajji ba

    May 20, 2026

    Hajj 2026: Saudi Health Authority Assures Pilgrims Over Low Hantavirus Risk

    May 20, 2026

    Hajj 2026: Saudi Arabia Reduces Waiting Time Between Adhan and Iqamah for Pilgrims

    May 20, 2026

    2026 Hajj: Nigerian Pilgrims Keep Arriving in Madinah as Airlift Enters Eleventh Day

    May 14, 2026
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Commences Vaccination of 965 Pilgrims Ahead of 2026 Hajj- By Abdulkadir Aliyu

    April 25, 2026

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024
  • Nahcon

    NAHCON Concludes 2026 Hajj Outbound Airlift Operations on Schedule 

    May 21, 2026

    NAHCON Participates in Grand Hajj Symposium in Saudi Arabia

    May 20, 2026

    NAHCON Deploys Cloud-Based Call Centre for Pilgrims Support

    May 20, 2026

    Saudi Hajj Ministry Holds Workshop Ahead of 2026 Hajj

    May 19, 2026

    2026 Hajj Operations Update: Over 20,000 Nigerian Pilgrims Arrive Makkah

    May 16, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Gov Ahmad Aliyu and His Transformational Contributions to Hajj Administration in Sokoto

    March 23, 2026

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Mun Gano Wani Shiri na Bata Sunan Shugaban NAHCON – Kungiya
Hausa

Mun Gano Wani Shiri na Bata Sunan Shugaban NAHCON – Kungiya

adminBy adminSeptember 10, 2025No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1757100039208

Kungiyar goyon bayan siyasa ta Tinubu Vanguard for 2027 ta ce ta gano wani kamfen na miliyoyin naira da aka kaddamar domin bata sunan shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Usman.

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Talata, kungiyar ta zargi wasu mutane da daukar nauyin hare-haren kafafen yada labarai domin su bata sunan shugaban hukumar tare da kawo cikas ga ayyukan hukumar kafin gudanar da aikin Hajjin 2026.
Kungiyar ta bukaci hukumomin tsaro da su gudanar da bincike kan wannan zargin tare da gurfanar da wadanda ke da hannu a gaban doka.

Shugabar kungiyar, Bisola Abdulkadir, ta bayyana cewa, yunkurin bata sunan shugaban hukumar na da nasaba da siyasa.

Ta ce an yi hakan ne domin kawo tangarda ga shirin hukumar na tabbatar da gudanar da aikin Hajji cikin nasara a Najeriya.

Abdulkadir ta yi gargadin cewa wannan kamfen din a zahiri ana yi ne kan Shugaba Tinubu, inda ta ce wadanda ke daukar nauyin lamarin na kokarin juyar da ra’ayin Arewa kan shugaban kasa ta hanyar tilasta sauke shugaban NAHCON.

Ta ce: “Muna da sahihan bayanai cewa an zuba miliyoyin naira a wani kamfen domin bata sunan shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) da nufin dakile shirin hukumar na gudanar da shirye-shiryen Hajji.

“Muna kira ga jama’a da su yi watsi da wannan kamfen din na siyasa. Abin da hukumar ke bukata a yanzu shi ne goyon baya, ba cikas ba.

“Irin wannan dabi’ar batawa masu aiki tukuru da kishin kasa suna saboda wasu son zuciya ba za a lamunta da ita ba, kuma ‘yan Najeriya dole su taso su kalubalanci masu daukar nauyinta.

“Gwamnatin Tinubu tana aiki tukuru dare da rana domin samar da nagartaccen mulki, amma bai kamata a dauki hakan da wasa ba.

Gwamnati tana bukatar goyon bayan ‘yan kasa domin cimma nasara.”

Sai dai kungiyar ta yabawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, bisa irin goyon bayan da suke baiwa hukumar.

Kungiyar ta kara da cewa gwamnatin ta nuna jajircewa wajen ganin an gudanar da aikin Hajji cikin gaskiya da adalci.

Hajj 2026 NAHCON Chairman Tinubu Support Group for 2027
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

Hajj 2026: Saudi Arabia Activates Digital Hajj Permits on Tawakkalna App

May 20, 2026

Hajj Ministry Unveils Comprehensive Awareness Guide for Domestic Pilgrims Ahead of 2026 Hajj

May 20, 2026

Hajj 2026: Saudi Health Authority Assures Pilgrims Over Low Hantavirus Risk

May 20, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Nahcon

NAHCON Concludes 2026 Hajj Outbound Airlift Operations on Schedule 

By adminMay 21, 20260

The National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON) has successfully concluded the 2026 Hajj outbound airlift…

Hajj 2026: Saudi Arabia Activates Digital Hajj Permits on Tawakkalna App

May 20, 2026

NAHCON Participates in Grand Hajj Symposium in Saudi Arabia

May 20, 2026

One Flight Remains for the Kano Pilgrims

May 20, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

NAHCON Concludes 2026 Hajj Outbound Airlift Operations on Schedule 

May 21, 2026

Hajj 2026: Saudi Arabia Activates Digital Hajj Permits on Tawakkalna App

May 20, 2026

NAHCON Participates in Grand Hajj Symposium in Saudi Arabia

May 20, 2026

One Flight Remains for the Kano Pilgrims

May 20, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.